Wednesday, October 31, 2012

HADEJIA A YAU!: TAKAICACCEN TARIHIN LIMAMIN HADEJIA M. YUSUF IMAM....

HADEJIA A YAU!: TAKAICACCEN TARIHIN LIMAMIN HADEJIA M. YUSUF IMAM....: Free Music Free Music Hadejia A yau. A ci gaba da kawo muku Tarihin wadanda suka bada Gudunmawa a Hadejia, yau Zamu baku takaitaccen Tarihi...

HADEJIA A YAU!

Monday, October 29, 2012

HADEJIA A YAU!: TARIHIN KAFUWAR HADEJIA KASHI NA (1)

HADEJIA A YAU!: TARIHIN KAFUWAR HADEJIA KASHI NA (1): HADEJIA- TARIHIN KAFUWAR Hadejia Ya farune daga wani maharbi mai suna Hade, a yawon farauta da yakeyi ne wata rana yana tafe da karyar sa s...

HADEJIA A YAU!

Monday, October 22, 2012

KWANAKIN HAJJI DA WURARE GOMA MASU ALBARKA. DAGA M. AMINU DAURAWA.

Easily Upload Your Images To Myspace
Free Music Hadejia a yau. Na daya ranar takwas ga watan hajji, sunanta
yaumuttarwiyya,
shine alhazai suke zuwa mina su wuni su kwana,
Na biyu ranar tara ga wata itace ranar arfa, itace
alhazai suke wuni a
filin arfa zuwa faduwar rana, daganan su tafi
Muzdalifa su kwana
Na uku ranar goma ga wata, itace alhazai suke
gabatar da aiyuka
guda biyar a cikinta, jifa, yanka, aski, dawafi, saayi,
Na hudu ranar sha daya , da sha biyu, da sha uku,
sune ranakun
kwanan mina da jifa, Abubuwa goma masu daraja a
Macca
wadanda suke da alaka da aikin hajji, wadanda ake
aiwatar da aikin
hajji, daura da su sune, na daya, Ka'aba ana kewaya
ta sau bakwai,
na biyu, alhiji (wanda ake cewa hijri isma'ila) ana
shiga ciki ayi
salla,daidai yake da yin sallah a cikin Ka'abah, na uku,
makamu
ibrahim, wanda ake sallah Raka'a biyu a bayansa
bayan gama
dawafi, na hudu, Alhajrul'aswad, (dutsen aljannah)
ana sunbatarsa
(kiss) a shefeshi, ayi sujjada akansa, ko anunashi daga
nesa ayi
kabbara, na biyar ruwan zamzam, ana sha a shafa a
fuska, a zuba
ajiki, ayi addu'a, aroki Allah bukarar duniya da lahira
hadisi ya
tabbata, akan haka, na shida Dutsen safa da marwa,
wanda ake
zirga-zirga tsakanin su sau bakwai a fara daga sama a
kare a marwa,
na takwas, mina wajen kwana da ranakun jifa, na tara
arfa da
muzdalifa, a wuni a arfa a kwana a muzdalifa, na
goma wajen jifa
guda uku, inda ake jefa tsakuwa guda saba'in, Allah
ta'ala yace
wanda ya girmama alamomin addinin Allah, yana
daga cikin tsoran
Allah na zuci, wanda duk yayi sallah a masallacin
macca yana da
lada dubu dari, wanda ladan ya shafi dukkan fadin
iyakokin harami,
tun daga ka'abah, Manzon Allah saw yace :Duk
wanda yayi hajji,
baiyi kwarkwasaba (maganar batsa da mata) baiyi
fasikanciba, zai
dawo kamar ranarda mahaifiyarsa ta haifeshi, kuma
yace, Hajji
kubutacce(shine wanda akayishi akan sunnah da iklasi
da ilmi) bashi
da sakamako sai aljannah, ku tayamu da addu'a mu
sami wannan
garabasar, Allah ya karbi ibadarmu yasa mu dace da
sunnah da
iklasi na gode

Tuesday, October 9, 2012

Easily Upload Your Images To Myspace
Free Music HADEJIA A YAU!
SARKIN HADEJIA UMARU: A SHEKARAR 1863 allah ya
yiwa Sarkin Hadejia Buhari rasuwa a Yakinsu da sukayi
da Gogaram (bade). Ko da aka dawo Hadejia aka binne
shi sai Manyan fadawan Hadejia wadanda akwai Amana
tsakaninsu dashi Buhari.

Kamar SARKIN AREWA TATA
GANA (GINSAU MAI KINA BAWO) DA KUMA SARKIN
YAKI JAJI suka jajirce Sai an Nada UMARU DAN BUHARI
SARKIN HADEJIA. kuma hakan Akayi!
SARKIN HADEJIA UMARU NA BIYU an nadashi yana da
shekara Goma sha Hudu. Kuma manyan fadawan
Mahaifinsa sune suke gudanar da Sarautar tunda shi
yaro ne. Kuma a zamaninsa Sarkin Damagaram
Tanimu ya kawo yaki Hadejia. Kuma yayi sansani a
Arewa da Hadejia daga nan har Jigawar Kasim
mutanensa ne. saida yayi kwana Arba'in ana yaki
amma Hadejiawa basu fasa wasanninsu na dandali ba.


Wata rana ana yaki Sai aka harbi dokin Sarkin Arewa!
Koda ya mutu sai akaje gida aka dauko wani Dokin aka
cire kayan wancan Dokin aka sakawa wanda aka kawo.
Tata gana ya koma kan doki, kashe gari ana cikin yaki
sai Tata gana ya sauko daga Dokinsa yayi alwala ya
koma kan Dokin, to ashe Sarkin Damagaram yana
kallon su sai yace Lalle Sarkin Hadejia ya Isa ana yaki ka
sauko kayi alwala? Jiya ma an kashe masa Doki amma
saida akaje aka dauko wani a gari? Sai Zagin Sarkin
Damagaram yace ai ba Sarkin Hadejia bane Yaronsa ne!
Sai Sarkin Damagaram Tanimu yace to Ina Sarkin
Hadejian? Sai zaginsa yace ai ance yana gida tunda aka
fara yakin nan bai taba zuwa ba. Sai sarkin Damagaram
yace wa fadawansa Gobe zamu bar Hadejia kar mu
tsaya ayi ta kashemu. Saboda Sarkin Hadejia ya raina
mu kwananmu Arba'in amma bai taba zuwa anyi yaki
dashi ba? Wa yasan me zai mana in ya zo? Amma basu
san Sarkin Yaro bane. Washe gari suka juya suka koma
Damagaram.

Kuma lokacinda sukazo Hadejia Da kaka
ne! Anyi girbi Manoma basu gama Tare Amfaninsu ba.
Shi yasa suka dade a Hadejia saboda akwai abinci da
ruwa a kusa dasu. SARKIN HADEJIA UMARU Mutum ne
mai son Nishadi kowane Lokaci yakan fita Bakin kogi ko
Gona Domin Debe kewa. Kuma anyi amfani da wannan
Damar inda wata rana ya fita sai aka Rufe Masa Kofa.


Koda yazo yaga kofa A rufe sai ya juya ya tafi Chamo
ya zauna. Aka nada Kanin Mahaifinsa Sarkin Hadejia
Wato HARU BUBBA. 1865-1885. Shi kuwa UMARU DAN
BUHARI yayi zamansa a Chamo kuma Ya rasu a
shekarar 1920. Allah yaji Kansu Ameen.
HADEJIA A YAU

HADEJIA A YAU!: KASAR HADEJIA DA KABILUN CIKINTA

HADEJIA A YAU!: KASAR HADEJIA DA KABILUN CIKINTA: HADEJIA A YAU! Kasar Hadejia tana da kabilu da dama wadanda kuma suke da yarensu daban-daban: kamar 1,HAUSAWA 2, ABORAWA (FULANI) 3, MANGAW...

Saturday, October 6, 2012

THE 19TH CENTURY JIHAD AND ESTABLISHMENT OF HADEJIA EMIRATE

Easily Upload Your Images To Myspace
Free MusicHADEJIA A YAU!
The new ideas generated as a result of
their policies had brought together
people of diverse (descent) linguistic
and occupational groups under one
umbrella. Although ever since their
migration into Hausa land, some fulani
Jihadists in due course became
confidants and advisers to some Hausa
rulers, there was a strong and
persistent tendency among the
Jihadists of avoiding close association
with HABE SARAKUNA, either because of
the fear or being contaminated with
Illigally acquired wealth or because
most of the Habe palaces remained a
stronghold of various traditional cults
such as BORI Cult. This made the
devoted Ulamas keep their distance
from the rulers (sarakuna). It was the
relationship between these two classes
the Ulamas and the Habe rulers that
eventually led to the outbreak of the
Jihad in Hausa land at the beginning of
the 19th Century.
The condition of Hausa society at the
eve of Jihad was anything but fair,
especially the socio-economic system.
Virtually all the rulers were norminal
Muslims and therefore hardly enforced
the Sharia system. At the same time
enforced excessive taxation. Yet in the
midst of the suffering and hardship,
the rulers continued to be corrupt,
unjust and indifferent to the plight of
the oppressed.
There seem to be some confusion as
regards the exact time when the fulani
Jihadists first came and established
their wet-season camps in the plentiful
grazing land of the Auyo/Hadejia
riverrine savannah land, the confusion
is due to the multiple causes of
Nomadic Fulani movements in the
Nigerian Savannah in general and the
Hadejia area in particular. H.M. Brice
Smith, has placed the coming of the
Fulani into the Hadejia area at the
middle or late 1700 A.D. But according
to A. Abdu Maigari, the Fulani came to
Hadejia area from Machina in Borno
during the 15th Century.
An early Fulani settler in Hadejia who
became very influential in one Hardo
Abdure dan Jamdoyji, wealthy Fulani
who traced his Origin to Machina in
Borno. Hardo Abdure established his
dry season camp in Hadejia at Jarmari
during the early 18th Century.
Jarmari is located few kilometres from
Hadejia town. As the case will all
Nomadic Fulani camps the one
established by Hardo Abdure at Jarmari
was not meant to be permanent abode.
Rather it was ment to serve the
purpose of their seasonal movements.
HADEJIA A YAU!

KUNGIYAR HADEJIA INA MAFITA TA KARBI BAKUNCIN KUNGIYAR JIGAWA NORTON WEST..

Daga Nasiru Kainuwa Hadejia.  Ziyarar wakilai da ga gamayyar ƙungiyoyin masarautar Ringim, zuwa ga ƙungiyar Hadejia Ina Mafita Initiative a ...