Wannan Dandali zai rinka kawo muku Labarai da suka shafi Gwamnatin Jihar Jigawa, da sauran muhimman labarai wadanda suka shafi rayuwar Al'ummah.
Wednesday, June 13, 2012
TARIHIN SARAUTAR FULANI A
HADEJIA! A TAKAICE.
HADEJIA A YAU!
JIYA NA KAWO MUKU TAKAICACCEN TARIHIN
HADEJIA DA DALILIN KAFUWARTA.
TARIHIN FULANI- BISMILLAHIR-RAHMANIR-
RAHEEM.
Kamar yanda na fada a baya Sarkin Hadejia
Na sarakunan Habe shi ya nada Umaru a
matsayin sarkin fulanin Hadejia, To su fulani
sun taso ne daga Gabas da Machina akan
Hanyarsu ta yin kiwo, ko da sukazo Hadejia
sai suka tadda Garin akwai albarkar kiwo da
noma. Hakan ce tasa suka nemi izni a basu
gurinda zasu zauna A zamanin sarki
Abubakar Sarki na karshe a sarautar HABE.
Kuma suna tafe ne a karkashin jagorancin
HARDO ABDURE DAN JAMDOJI MACHINA. A
lokacin da Umaru yake a matsayin sarkin
fulanin Hadejia sai ya samu labarin jihadin
da SHEHU USMANU DAN FODIYO yakeyi hakan
tasa ya tashi 'yan-uwansa biyu(2) suje suyi
mubaya'a a gun SHEHU. Wato SAMBO DA
LARAIMA kuma hakan sukayi Inda shehu ya
basu Tutar jaddada Addinin Musulunci.
Kuma ya umarci SAMBO ya tsaya a HADEJIA
Shi kuma LARAIMA a MARMA. Saboda can
akwai dauloli suma masu zaman kansu yayi
kokarin Hadesu karkashin Daula guda daya.
kamar DAWA FAGI GATURWA DA MARMA. Shi
kuma SAMBO yaci gaba da jaddada Addinin
Musulunci a HADEJIA DA AUYO DA SAURAN
DAULOLIN SARAKUNAN HABE A karkashin
jagorancin Dan-uwansa Umaru. Bayan
rasuwar sarkin fulani Umaru SAMBO yaci
gaba da jaddada Addinin Musulunci har
saida suka kawar da SARAKUNAN HABE.
Amma ba yaki akayi ba Sai suka Koma Fantai
anan sukaci gaba da rayuwa. (wato akwai
wata tsangaya a kusa da gidan Labaran
fantai nan ne suka zauna) wadansu kuma
suka zauna a Dalla (akwai wata duriya a
dallah har zuwa Library anan suka zauna).
Sarakunan fulani sun karbi mulkin Kasar
Hadejia a karkashinDaular Usmaniyya.
ZAN KAWO MUKU TSARE TSAREN SARAUTA DA
KUMA HAKIMAN WAJEN KASAR HADEJIA A
LOKACIN SARKIN FULANIN HADEJIA MALAM
SAMBO. HADEJIA A YAU!
SARKIN MARMA MUHAMMADU DA
MADARUMFA
HADEJIA A YAU! Kamar yanda kuka gani A
sama Zamu kawo muku Tarihin Zuwan
Sarkin Marma Muhammadu Madarumfa.
Iyakar sokoto da Niger da kuma yakin da
akayi tsakanin Muhammadu da Tigarawan
Madarumfa. akan kogin da ya raba Niger da
Nigeria, kusa da Jibya. A zamanin Sarkin
Musulmi Abubakar Atiku Na Biyu. Kuma
zamu baku tarihin Sarautarsa ta Sarkin yakin
Sarkin Musulmi da kuma dawowarsa Hadejia
da yanda aka kaiwa Sarkin Hadejia Haru
Bubba Labarin Muhammadu. Harda Asalin
Jafi da ake Ran sallah A kusa da Masallacin
Juma'a. Muhammadu na Allah Ruwan kogi
Tafi sannu sannu Wanda yayi wargi Ya
Halaka. Giwa ta gama da Masu Karfi Ta wuce.
HADEJIA A YAU
The Government and Society of Hadejia in
the 19th Century:
The government of Hadejia in the 19th
century, like other emirates of the old
Sokoto Caliphate, was based on autocracy.
The emir who was a spiritual as well as
temporal head was at the helm of affairs. He
was assisted in governing by a class of
officials or titleholders who were resident in
his court. It was only the Sarkin Auyo who
was permitted to stay outside the
headquarters: he lived permanently at Auyo
town. The composition of these titIe holders
or Hakimai was made up of 'ya'yan Sarki
(Princes), Dangin Sarki (emir's relatives),
Barorin Sarki (clients), and Bayin Sarki
(slaves). The structure of this emirate's
administration was never dominated by the
"Fulani ruling caste", since the
heterogeneous nature of the area was
taken into cognisance in the distribution of
both civil and military offices. For example,
during Sambo's reign the title of Madaki was
held by a Bamange and that of Galadima
was given to a Ba-Auyaki, both non-Fulani
tribes.
Militarily, the emir was the Commander-in-
Chief of the emirate, delegating his function
in practice to Sarkin Yaki (Captain General or
War Chief), Jarma (Chief of the Brave Ones),
Madaki, Sarkin Arewa and other war chiefs.
The composition of the entire military force
was made up of courtiers, title-holders and
their household slaves, Dogarai (the
emirate's bodyguards) and contingents
from the "fiefs". Hadejia had two broad
sectors of the army: the cavalry (Barade) and
foot soldiers. Militarily the emirate was
considered to be the strongest emirate east
of Kano. This reputation it enjoyed and
enhanced right from the days of the Buhari
Revolt up to the coming of the British.
Subscribe to:
Posts (Atom)
KUNGIYAR HADEJIA INA MAFITA TA KARBI BAKUNCIN KUNGIYAR JIGAWA NORTON WEST..
Daga Nasiru Kainuwa Hadejia. Ziyarar wakilai da ga gamayyar ƙungiyoyin masarautar Ringim, zuwa ga ƙungiyar Hadejia Ina Mafita Initiative a ...
-
Daga Nasiru Kainuwa Hadejia. Ziyarar wakilai da ga gamayyar ƙungiyoyin masarautar Ringim, zuwa ga ƙungiyar Hadejia Ina Mafita Initiative a ...
-
HADEJIA A YAU! Kasar Hadejia tana da kabilu da dama wadanda kuma suke da yarensu daban-daban: kamar 1,HAUSAWA 2, ABORAWA (FULANI) 3, MANGAWA...
-
SARDAUNA/SHATIMA SUN KARBI RANTSUWAR KAMA AIKI.... Daga Garba Tela Hadejia. A yau juma'a 29-5-2015 ne sabon zababben gwamnan jihar...