Wannan Dandali zai rinka kawo muku Labarai da suka shafi Gwamnatin Jihar Jigawa, da sauran muhimman labarai wadanda suka shafi rayuwar Al'ummah.
Wednesday, June 13, 2012
SARKIN MARMA MUHAMMADU DA
MADARUMFA
HADEJIA A YAU! Kamar yanda kuka gani A
sama Zamu kawo muku Tarihin Zuwan
Sarkin Marma Muhammadu Madarumfa.
Iyakar sokoto da Niger da kuma yakin da
akayi tsakanin Muhammadu da Tigarawan
Madarumfa. akan kogin da ya raba Niger da
Nigeria, kusa da Jibya. A zamanin Sarkin
Musulmi Abubakar Atiku Na Biyu. Kuma
zamu baku tarihin Sarautarsa ta Sarkin yakin
Sarkin Musulmi da kuma dawowarsa Hadejia
da yanda aka kaiwa Sarkin Hadejia Haru
Bubba Labarin Muhammadu. Harda Asalin
Jafi da ake Ran sallah A kusa da Masallacin
Juma'a. Muhammadu na Allah Ruwan kogi
Tafi sannu sannu Wanda yayi wargi Ya
Halaka. Giwa ta gama da Masu Karfi Ta wuce.
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
KUNGIYAR HADEJIA INA MAFITA TA KARBI BAKUNCIN KUNGIYAR JIGAWA NORTON WEST..
Daga Nasiru Kainuwa Hadejia. Ziyarar wakilai da ga gamayyar ƙungiyoyin masarautar Ringim, zuwa ga ƙungiyar Hadejia Ina Mafita Initiative a ...
-
Daga Nasiru Kainuwa Hadejia. Ziyarar wakilai da ga gamayyar ƙungiyoyin masarautar Ringim, zuwa ga ƙungiyar Hadejia Ina Mafita Initiative a ...
-
HADEJIA A YAU! Kasar Hadejia tana da kabilu da dama wadanda kuma suke da yarensu daban-daban: kamar 1,HAUSAWA 2, ABORAWA (FULANI) 3, MANGAWA...
-
SARDAUNA/SHATIMA SUN KARBI RANTSUWAR KAMA AIKI.... Daga Garba Tela Hadejia. A yau juma'a 29-5-2015 ne sabon zababben gwamnan jihar...
No comments:
Post a Comment
KA RUBUTA RA'AYINKA!