A cikin wata sanarwa, kakakin EFCC Wilson Owujaren ya ce za a gurfanar da wadannan mutanen su 22 gaban babbar kotun tarayya da ke Ibadan babban birnin jihar Oyo. A cewar EFCC jami’an na bankin CBN sun hada da Patience Okoro Eye, Afolabi Olufemi, Kolawole Babalola, Olaniran Muniru Adeola, Fatai Yusuf Adekunle da kuma Ilori Adekunle Sunday. Mazambatan suna yin wata badakala ce ta tsofaffi da kuma yagaggun kudade a jihohi da dama na kasar.
Wannan Dandali zai rinka kawo muku Labarai da suka shafi Gwamnatin Jihar Jigawa, da sauran muhimman labarai wadanda suka shafi rayuwar Al'ummah.
Monday, June 1, 2015
EFCC TA CAFKE MA'AIKATAN BUBBAN BANKI SU SHIDA.
A cikin wata sanarwa, kakakin EFCC Wilson Owujaren ya ce za a gurfanar da wadannan mutanen su 22 gaban babbar kotun tarayya da ke Ibadan babban birnin jihar Oyo. A cewar EFCC jami’an na bankin CBN sun hada da Patience Okoro Eye, Afolabi Olufemi, Kolawole Babalola, Olaniran Muniru Adeola, Fatai Yusuf Adekunle da kuma Ilori Adekunle Sunday. Mazambatan suna yin wata badakala ce ta tsofaffi da kuma yagaggun kudade a jihohi da dama na kasar.
SABON GWAMNAN JIGAWA YA KAMA AIKI GADAN GADAN..
Sabuwar Gwamnati ....
Kwana daya bayan rantsuwar Kama aiki Sabon Gwamnan Jihar Jigawa Alh. Badaru Abubakar ya kama aiki. In dai ba'a manta ba a ranar da aka rantsar da Sabon Gwamnan ya kai ziyara ga wasu wurare na gwamnatin domin farawa da Alkawurran da yayi ga 'yan Jigawa in suka zabeshi. Sabon Gwamnan kuma ya nada Sakataren Gwamnati wanda zai maye gurbin Lawal Abdu Babura, wanda aka nada shine Alh. Abdulkadir Fanini.
A bangare daya kuma sabon gwamnan ya bada sanarwar rushe Sakatarorin Karamar hukuma da Sakatarorin Ilmi na Jihar, kuma gwamnan ya bada sanarwar rushe duk wani mukami wanda siyasa ce ta nada shi. Jihar Jigawa tana daga cikin Jihohin da aka tafi aka bar mata bashin kudade, wanda kawo yanzu ana tunanin bashin ya doshi 114 billion. Abin jira a gani shine ko sabuwar gwamnati zatabi sawun wadannan kudade ko zata bari subi shanun sarki?
A bangare daya kuma sabon gwamnan ya bada sanarwar rushe Sakatarorin Karamar hukuma da Sakatarorin Ilmi na Jihar, kuma gwamnan ya bada sanarwar rushe duk wani mukami wanda siyasa ce ta nada shi. Jihar Jigawa tana daga cikin Jihohin da aka tafi aka bar mata bashin kudade, wanda kawo yanzu ana tunanin bashin ya doshi 114 billion. Abin jira a gani shine ko sabuwar gwamnati zatabi sawun wadannan kudade ko zata bari subi shanun sarki?
Subscribe to:
Posts (Atom)
KUNGIYAR HADEJIA INA MAFITA TA KARBI BAKUNCIN KUNGIYAR JIGAWA NORTON WEST..
Daga Nasiru Kainuwa Hadejia. Ziyarar wakilai da ga gamayyar ƙungiyoyin masarautar Ringim, zuwa ga ƙungiyar Hadejia Ina Mafita Initiative a ...
-
Daga Nasiru Kainuwa Hadejia. Ziyarar wakilai da ga gamayyar ƙungiyoyin masarautar Ringim, zuwa ga ƙungiyar Hadejia Ina Mafita Initiative a ...
-
HADEJIA A YAU! Kasar Hadejia tana da kabilu da dama wadanda kuma suke da yarensu daban-daban: kamar 1,HAUSAWA 2, ABORAWA (FULANI) 3, MANGAWA...
-
SARDAUNA/SHATIMA SUN KARBI RANTSUWAR KAMA AIKI.... Daga Garba Tela Hadejia. A yau juma'a 29-5-2015 ne sabon zababben gwamnan jihar...