Saturday, September 8, 2012

FADAKARWA DAGA MASALLACIN FANTAI. DAGA IDRIS BAFFA


Assalamu Alaikum. Ya yan uwa musulmai, hakika malam husaini
baban(nai‘bin masallacin usman dan fodio dake cikin babbar
sikandiren gwabnati(fantai hadejia) yaja hankalinmu a yayin dake
gabatar da kdabarsa ta sallar juma‘a.malam yayi bayani akan
mahimmacin(ihsa n)kyautatawa, a inda yabukaci mutani su dage
wajen taimakawa masu karamin karfi da kuma taimakawa addinin
musulinci ta bangaruri dabandaban.haki ka malam ya janyo ayuyi
daga AL-QUR‘ANI MAI GIRMA DA KUMA HADISAN MANZO
(SAW)ALLAH MAI GIRMA DA DAUKAKA YAFADA A CIKIN SURA TA
3, AYA TA 91.(Baza ku sami kyautatawaba, sai kun ciyar daga abin
da kukeso. Kuma abin da kuka ciyar, komene ne, to lalle ne ALLAH
gare shi masani ne). Yazo cikin hadisi, wata rana MANZO(SAW) tare
da sahabbansa masu daraja za‘atafi yaki, a wannan lokaci ana cikin
tsanani ga rana, ga sahara ga ba dawakan fita, wasu daga cikin
sahabbai irensu sayyadna ABUBAKAR SIDDIK, UMAR BN KHADDAB
da sauran su. Sun fitar da dukiyoyinsu ba don komaiba sa don
samun rabo mai girma a gobe. Da fatan wannan kudba ta malam
jatayi tasiri cikin zikantamu amin.

No comments:

Post a Comment

KA RUBUTA RA'AYINKA!

KUNGIYAR HADEJIA INA MAFITA TA KARBI BAKUNCIN KUNGIYAR JIGAWA NORTON WEST..

Daga Nasiru Kainuwa Hadejia.  Ziyarar wakilai da ga gamayyar ƙungiyoyin masarautar Ringim, zuwa ga ƙungiyar Hadejia Ina Mafita Initiative a ...